[kanoshia] Zaben 14 April: Wa zamu zaba?
Assalamu Alaikum,
Sanin kowa ne dake cikin da wajen Nijeriya cewa ranar 14 ga wannan watan za'a fara zaben Gwamnoni da yan majalisar jiha.
Shin yan majalisar mu mai albarka shin wa kuke ganin zamu zaba a jihohin Kano Da Kaduna Da Sokoto Da Zamfara Da Gombe Da Jigawa Da Borno Da Yobe Da Adamawa Da Kogi Da sauran su . Dalilina na kawo wadanan jihohin shine muna da yawan gaske a jihohin da har kuri'ar mu zai yi matukar tasiri.
Da fatan zamu tattauna dan samun mafita duk da cewa mun sami labarin Takarar Gwamnoni a wasu jihohi suna neman goyon bayan mu . Mun kasa kunne dan samun umarni daga Kano Da Zaria!
Malam Madubi
Be a PS3 game guru.
Get your game face on with the latest PS3 news and previews at Yahoo! Games.
Change settings via the Web (Yahoo! ID required)
Change settings via email: Switch delivery to Daily Digest | Switch format to Traditional
Visit Your Group | Yahoo! Groups Terms of Use | Unsubscribe
.
__,_._,___
No comments:
Post a Comment